Messi Ya Samu Gayyata Daga Kasar Ajantina Duk Da Cewar Yana Fama Da Rauni
Kasar Argentina ta gayyaci Lionel Messi domin buga wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya da za a yi a Kudancin Amurka duk da cewa yana cikin jerin wadanda…
Kasar Argentina ta gayyaci Lionel Messi domin buga wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya da za a yi a Kudancin Amurka duk da cewa yana cikin jerin wadanda…
*Kungiyar Barcelona Ta Yi Babban Kamu* Kungiyar kwallon kafa ta Fc Barcelona ta amince da daukar dan wasan gaba Vitor Roque, mai shekaru 18 daga kungiyar Athletico Paranaense ta…
Kungiyar Al-Nassr ta kasar Saudiyya ta yi wani gagarumin tayi na sayen dan wasan gaban Portugal Cristiano Ronaldo bayan kammala gasar cin kofin duniya. Kungiyoyin da dama sun nuna sha’awarsu…
Matsahin Dan wasan gaba na Barcelona ya koma Amurka da taka leda, inda ya sa hannu a kwantragin sa yau da yamma. Barcelona ta amince da siyar da dan wasan…
Tsohon dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Napoli Wanda ya koma Chelsea a watan da ta gabata ya mayar ma shugaban kungiyar kwallon kafa ta Napoli Martani a…
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Liverpool Ta doke takwaran ta Manchester City a gasar cin kofin Community Sheild. Wasan ya gudana ne a filin wasa na King Power Stadium dake Ingila…
Kungiyar kwallon kafa ta FC Barcelona ta kammala siyan dan wasa Lewandowski daga kungiyar Bayern Munich dake Jamus. Dan wasan mai shekaru 33 a duniya zai sanya hannu a kwantiragin…
Rahotanni Sun bayyana cewa Lukaku na Shirin komawa Inter a matsayin bashi Kasa da shekara daya bayan da ya Sanya hannu kan Kwantaragin fam Miliyan Casa’in da bakwai da rabi…