Harin Ta’addanci: Gwamna Dauda Lawal Ya Ziyarci Kananan Hukumomin Zurmi Da B/Magaji
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal a Juma’ar nan ya ziyarci al’ummomin Ƙananan Hukumomin Zurmi da Birnin Magaji bisa harin ta’addancin da ‘yan bindiga suka kai, inda Gwamnan ya jaddada aniyar…